Bola Tinubu
Gwamnan jihar Bauchi ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta kawo dauki kan hanyar Kano zuwa Maiduguri da ruwan sama ya lalalata a karamar hukumar Katagum.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci jami'an tsaron Najeriya da su kawo karshen masu hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba da ke a fadin kasar nan.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce PDP za ta ba Tinubu daraktan yakin zabe a 2027 idan har ya ci gaba da tafiyar da mulkin Najeriya a haka.
Da take jawabi a fusace, Ministar ta bayyana cewa ana gudanar da taron da sunan ma'aikatarta bayan babu abin da ya hada su da shi, hakan ya sa aka kama mai taron.
Gwamnatin tarayya ta hannun ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta sanar da janye dakatarwar da ta yiwa kamfanin jiragen sama na Arik. Yau zai dawo aiki.
Tsohon shugaban CDD, Farfesa Jibril Ibrahim ya fadi abin da ya hada Bola Tinubu fada da talakawa cikin shekara guda a kan mulkin, ya ce gaza cika alkawari ne.
Bayan fara rijistar ma'aikata kan cin gajiyar shinkafa mai rahusa kan N40,000 kacal, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin siyar da shinkafar mai nauyin kilo 50.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya, Amnesty International ta caccaki hukumomin Najeriya bisa samamen da su ka kai ofishin kungiyar kwadago ta kasa.
Kungiyar Delta Delta Obedient Elders'Council ta yi martani ga Bola Tinubu kan maganar da ya yi a kan zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya da matasa suka yi.
Bola Tinubu
Samu kari