Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci kamfanin NNPCL da dawo da tallafin man fetur a Najeriya bayan kamfanin ya koka kan damuwowi ga shugaban kasar.
Ana raba ayyukan mazabu ga yan majalisun kasar nan 109 domin gudanar da ayyukan ci gaba a sassa daban-daban na mazabunsu ciki har da Barau Jibrin da Ali Ndume.
Shugaban matasan APC, Dayo Isael ya bayyana shirin da suka yi na taron matasa na kasa a watan Satumba mai kamawa. Bola Tinubu da Kashim Shettima za su haralci taron.
Mazauna Kano sun cika da takaicin yadda wata baiwar Allah da yaranta biyar su ka rasa rayukansu a Karkari da ke Gwarzo a jihar bayan cin tubani da ake hada da dusa.
Wani bincike ya gano cewa fadar shugaban kasa ta yi birin da.majalisar dokokin kasar nan wajen sayowa shugaba Bola Ahmed jirgi ba tare da sahalewarta ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyara zuwa kasar Faransa a ranar Litinin. Shugaban kasan zai dawo gida bayan ya kammala zamansa a kasar.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce shugabanci ne babbar matsalar Najeriya. Obasanjo ya kawo mafitar da za ta iya daidaita lamuran kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rage yawan tawagar Najeriya da za ta halarci taron majalisar dinkin duniya karo na 79 wanda za a gudanar a kasar Amurka.
Ministan kudin ya amince cewa an shiga matsin lamba saboda haka aka kawo dabaru. Wasu sun ce Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta sato tsarin ne wajen Atiku Abubakar.
Bola Tinubu
Samu kari