Bola Tinubu
Mazauna Arewacin kasar nan su ka shiga mawuyacin hali bayan shafe fiye da rabin Oktoba babu wutar lantarki wanda ya jawo asarar akalla Naira tiriliyan 1.5.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ba gwamnati shawarar abin da ya kamata ta yi wa yaran da aka saki bayan an tsare su saboda zanga-zanga.
Kungiyar makarantu masu zaman kansu ta yi alkawarin ɗaukar nauyin karatun yaran zanga zanga da aka kama. Ta yi alkawari wa yaran ne bayan an sake su.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna godiyarsa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan sakin yaran da aka tsare saboda zanga-zangar da aka yi a Agusta.
Mataimakin shugaban kasa, Ƙashim Shettima ya bayyana cewa an tafka gagarumar asara sakamakon zanga zangar da aka gudanar a kasar nan a watan Agusta.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya ce Tinubu ya sa a saki yaran da ke tsare ne ba don komai ba sai don tausayinsu da kuma kara ba su dama.
Shugaba Bola Tinubu ya karawa mukaddashin hafsan sojojin Najeriya, Olufemi Oluyede girma daga Manjo-janar zuwa Laftanar-janar a yau Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
Jam’iyyar PDP ta bayyana shirin yan kasar nan na tabbatar da korar APC daga fagen siyasar Najeriya bayan babban zaben 2027 mai da ke tafe saboda matsin rayuwa.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2023 da ya gabata inda ya ce rashin hadin kai ne ya kayar da Atiku Abubakar a lokacin.
Bola Tinubu
Samu kari