Bola Tinubu
Dattijo a jihar Ekiti, Cif Aare Afe Babalola ya zargi gwamnatin tarayya da kuma daukar matakan da za su dakile talauci a yunwa da ke addabar yan kasa.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta musanta zargin akwai tuntuɓen alkalami a sakamakon zaben shugaban kasa da aka sanar da wanda aka shigar a IREV.
Fitaccen malamin addinin Kirista, Primate Ayodele ya bayyana cewa za a iya samun tashin hankalin siyasa a zaɓen 2027 idan gwamnatin Tinubu ba ta gyara ba.
Dan majalisar kasar Amurka, Beroro Efekoro ya gargadi gwamnatin Najeriya kan yawan kashe kudi da sunan albashi da alawus din yan majalisar dattawan Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya fadi yadda Bola Tinubu ya nuna gudun duniya da zuhudu a gidansa da ke jihar Legas yayin wata ziyara.
Sanatan Bauchi ta Kudu, Shehu Buba ya yi martani kan tube shi da aka yi daga sarautar Mujaddadin Bauchi bayan sukar Gwamna Bala Mohammed na jihar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio na gaba- gaba a wannan mataki, domin har bakar magana ya jefa ga masu shirin zanga-zangar adawa da Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sanya 12 ga watan Satumbar 2024 a matsayin ranar gudanar da babban taronta na masu ruwa da tsaki (NEC) a Abuja.
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan shirin kamfanin Zhongshan Fucheng na kwace jiragen shugaban kasa guda uku da kotu ta ba shi izini kan sabani da jihar Ogun.
Bola Tinubu
Samu kari