Bola Tinubu
Kungiyar kwadago ta bayyana cewa shugabanta, Kwamred Joe Ajaero ba zai iya mutunta gayyatar da ta yi masa ba bisa wasu dalilai, amma ya sa ranar zuwa.aa
Kungiyar Amnesty International ta yi kira ga rungunar yan sandan Najeriya kan rikicinsu da yan kwadago. Ta bukaci yan sanda su yi taka tsan tsan kan aikinsu.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin sayawa shugaban kasa sabon jirgin sama kirar Airbus A330. Mun tattaro wasu muhimman abubuwa da ya kamata kusa ni game da jirgin.
Yan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan sayen sabon jirgin shugaban kasa da ya yi ana cikin wahalar rayuwa.
Kungiyar kwadago ta yi bayani kan lokacin da za a fara biyan mafi karancin albashi da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. NLC ta ce zuwa karshen Agusta za a kammala.
Kamfanin NNPCL ya yi karin haske kan maganar dawo da tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Umar Ajiya ya ce sun rage kudin shigo da mai ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tun bayan karbar ragamar jagorancin kasar nan ya fara daukar matakin yaki da rashawa da ta yi katutu a kasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tsige shugaban hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON kan badakalar aikin hajjin bana, ya naɗa Sheikh Farfesa Abdullahi Pakistan.
Bola Tinubu
Samu kari