Bola Tinubu
Bayan cika shekaru 70 a duniya, shugaban alkalan Najeriya (CJN), Mai shari'a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya daga aiki, an fara raɗe-raɗen wadda za ta gaje shi.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta gyara wuraren ajiye man fetur a jihohi domin magance wahala da tsadar mai a fadin Najeriya baki daya.
Hukumar shige da fice ta kasa ta sanar da karin kudin fasfo ga yan Najeriya masu shirin fita kasashen ketare daga N35,000 zuwa N50,000, daga N70,000 zuwa N100,000.
Ministan lafiya, Farfesa Muhammad Pate ya tura sako ga Nuhu Ribadu da sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan kubutar da Dr Ganiyat Papoola daga yan bindiga.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai sakacin gwamanti a tabarbarewar tsaro yayin da ya mika sakon ta'aziyyar mutuwar Sarkin Gobir.
Kidiggiga ta nuna yadda shugaban kasa Bola Tinubu ya kashe makudan kudi har N2.3bn a harkar tafiye tafiye zuwa kasashen ketare duk da tsadar rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce za a mayar da raddi kan kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa. Ya kuma yi magana kan tsaron kasa.
Gwamnatin tarayya ta kashe naira tiriliyan 7 domin a siya man fetur da arha. Sai dai, an bayyana cewa kudaden da gwamnatin ke biya ba tallafin man fetur ba ne.
Bola Tinubu
Samu kari