Bola Tinubu
Ministan shari'a, Lateef Fagbemi ya ce babu inda dokar Najeriya ta haramta gurfanar da yara idan har suka saba ka'ida a kasar inda ya ce komai a cikin doka yake.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata labarin cewa babbar tashar wutar lantarki a kasar nan ta sake lalacewa a karo na 11 a 2024 duk da har yanzu ana fama da rashin wuta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwa kan yadda tsadar rayuwa ta dabaibaye Najeriya inda ya shawarci Bola Tinubu kan lamarin.
Sanata Ali Ndume ya samu kariya bayan an fara maganar masa kiraye kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu. Mutanen Borno suna goyon bayan Ali Ndume.
Kamfanin rarraba hasken lantarki na kasa (TCN) ya ce za a cigaba da samun matsalar rashin wuta har na tsawon lokaci kafin ya dawo yadda ya dace a kasar nan.
Duk da tarin matsalolin da matasa ke kokawa da su, Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya ce akwai wasu tsare-tsare ciki har da koya sana'o'i a kasa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yaba kan yadda 'yan Najeriya suka nuna juriya kan halin matsin tattalin arziki da aka shiga sakamakon tsare-tsaren da ta fito da su.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sabon shirin da zai inganta lafiyar mata masu haihuwa a fadin tarayyar kasar ta hanyar yi masu tiyata kyauta idan bukatar ta taso.
'Yan Najeriya sun yi martani yayin da tashar wutar lantarki ta sake durkushewa a karo na biyu cikin kwanaki uku. Durkushewar ta yau ita ce ta 11 a cikin 2024.
Bola Tinubu
Samu kari