Bola Tinubu
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu ya gargadi 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa da su shiga taitayinsu su daina ta'addanci.
Yariman Saudiyya mai jiran gado, Muhammad bn Salman ya yabi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya ɗauka na farfaɗo da tattalin arzikin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon alƙalin Kotun Koli a Najeriya, Emmanuel Obioma Ogwuegbu wanda ya rasu yana da shekaru 91 a duniya.
Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya sun kwantar da hankulansu bayan bullar sabuwar kungiyar yan ta'addan Lakurawa, domin gwamnati ta shirya kakkabe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta karbi kasar nan a cikin durkushewar tattalin arziki, saboda haka ya dauki tsauraran matakai.
Gwamnatin Najeriya za ta kulla haɗakar kasuwanci da kasar Saudiyya bayan ziyarar Bola Tinubu kasar Saudiyya. Saudiyya za ta zuba jari a Najeriya.
Gwamnatin tarayya za ta ba manoma tallafi domin bunkasa samar da abinci da yaki da tashin farashin kayan abinci a Najeriya. Za a nazari kan wasu tsare tsaren Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari