Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta bayyana maido tallafin lantarki kashi 50% ga asibitoci a fadin Najeriya domin saukakawa talakawa marasa lafiya da rage kudin da ake kashewa.
Babban Bankin Najeriya CBN ya bayyana halin da za a shiga a Najeriya saboda karancin kudi da mutane za su fuskanta. ya ce mutane za su dawo cin bashi.
Tsohon ministan wasanni Barista Solomon Dalung ya ce yan Najeriya ba su san ko Bello Turji ne hafsun sojojin Najeriya ba yadda yan ta'adda ke bidiyo da kayan sojoji
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki shirin gwamnatin tarayya na hana dalibai 'yan kasa da shekara 18 zana jarabawar WAEC da NECO.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alhini kan asarar rayuka da dukiyoyi da aka samu sakamakon ambaliyar ruwan da ta auku a johohi masu yawa na kasar nan.
Dan jarida mazaunin Burtaniya, Jaafar Jaafar ya fadi illar da tsohon shugaban DSS, Yusuf Bichi ya yi ga hukumar lokacin shugabancinsa kafin ya yi murabus.
Kididdiga ta nuna cewa sama da yan Najeriya 31m ke fama da karancin abinci. Gwamnatin Najeriya ta fara kokarin hadaka domin wadatar da a'ummar Najeriya abinci.
IMF ya bayyana cewa habakar tattalin Najeriya da aka samu na da alaka da tsare tsaren gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dauka. IMF ya bukaci a kara daukan matakai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya caccaki matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kayyade shekarun kammala sakandare.
Bola Tinubu
Samu kari