Bola Tinubu
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce a ganinsa ya kamata ƴan Arewa su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027.
A wannan labarin, za ku ji babbar kotun tarayya da ke zamanta ta Abuja ta aike da mutane 75 da ake zargi da gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu kotu.
A wannan labarin za ku ji shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa za a gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Satumba.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar FCCPC ta ba ‘yan kasuwa wa’adin wata daya da su sauke farashin kayayyakin masarufi. Gwamnatin ta ce za ta dauki mataki.
A wannan labarin za ku ji cewa mazauna jihar sun ce yanzu ba sa iya cin abinci sau uku a rana, wannan ya biyo bayan hauhawar farashin kayan abinci da ake samu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tashi daga birnin taraya Abuja zuwa Beijin na ƙasar China, fadar shugaban kasa ta ce zai tsaya a UAE kafin ya ƙarisa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana maido tallafin lantarki kashi 50% ga asibitoci a fadin Najeriya domin saukakawa talakawa marasa lafiya da rage kudin da ake kashewa.
Babban Bankin Najeriya CBN ya bayyana halin da za a shiga a Najeriya saboda karancin kudi da mutane za su fuskanta. ya ce mutane za su dawo cin bashi.
Tsohon ministan wasanni Barista Solomon Dalung ya ce yan Najeriya ba su san ko Bello Turji ne hafsun sojojin Najeriya ba yadda yan ta'adda ke bidiyo da kayan sojoji
Bola Tinubu
Samu kari