Bola Tinubu
A wannan labarin za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya shiga gaba inda ya jagoranci hafsoshin tsaron kasar nan zuwa babban jihar Sakkwato.
Fadar shugaban kasa ta yi magana kan zargin samun matsala tsakanin Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima inda ta ce babu kamshin gaskiya a ciki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na ci gaba da ziyarar aiki a kasar China. Shugaba Tinubu ya shiga wata ganawa da shugaban kasar China, Xi Jinping.
Hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa majalisar zartarwa da Bola Tinubu ne za su tsayar da farashin litar mai daga matatarsa.
Gwamnatin tarayya za ta gabatar da sabuwar dokar kara harajin VAT ga majalisar tarayya. Kwamitin shugaban kasa ne ya tsara daftarin karin harajin zuwa 10%.
A wannan labarin gwamnatin tarayya ta musanta cewa ita ce ta umarci kamfanin mai na kasa (NNPCL) da ya kara kudin man fetur zuwa Naira 1000 zuwa sama.
Bayan rasuwar mahaifiyar marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'Adua, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayiya Hajiya Dada a jihar Katsina.
Andrew Wynne, dan ƙasar Burtaniya da rundunar yan sandan kasar nan ta ce ta na nema ruwa a jallo ya musanta zargin da hukumomin Najeriya ke yi masa.
Gwamnonin Arewa sun fitar da matsaya kan matsalar tasro domin kawo karshen yan bindiga da suka addabi yankin. Gwamna Inuwa Yahaya ne ya yi bayani.`
Bola Tinubu
Samu kari