Bola Tinubu
Fasto Adewale ya fito ya yi magana kan halin da ake ciki a kasar nan. Babban fasyon ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya jefa 'yan Najeriya cikin wahala.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Ibrahim Modibbo, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kori da yawa daga cikin ministocin da ke gwamnatinsa.
Edwin Clark ya umarci sufeton yan sandan Najeriya ya gaggauta cafke ministan Abuja, Nyesom Wike. Wike ya ce zai kunna wutar fitina ne a jihohin PDP a Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Daga watan Yulin 2023 zuwa watan Yunin 2024, Najeriya ta zama kasa ta 3 a jerin ƙasashen da ke sahun gaba a yawan cin bashin bankim dumiya na IDA.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan tashar ruwa ta Onne da ke jihar Ribas saboda shigo da makamai ba bisa ka'ida ba.
Andrew Wynne wanda rundunar 'yan sandan Najeriya ke nema ruwa a jallo ya bayyana cewa ba zai mika kansa ga 'yan sanda ba saboda yana tsoron ya rasa ransa.
Bola Tinubu
Samu kari