Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan matsalolin kasa inda ya kwantarwa yan Najeriya hankali kan halin kunci da yunwa da ake ciki, ya dauka musu alkawura.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan masu sukar gwamanti bayan sukar Muslim Muslim kuma suna korar Musulmai daga wuraren aiki a Najeriya.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa babu kamshin gaskiya a cikin bidiyon da ake yadawa a shafukan sada zumunta cewa Trump ya nemi Najerita ta saki Nnamdi Kanu.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu shugabannin Arewa na adawa da kudirin harajin Bola Tinubu. Ali Ndume ya nuna adawa da kudirin harajin Bola Tinubu.
Chief Bode George ya yi suka kan rarrabuwar kawuna a cikin PDP, inda ya nemi a hada kai don tabbatar da nasara kan APC a 2027. Ya ce Tinubu zai bar Villa a zaben.
Bankin Duniya ya ba Najeriya bashin dala miliyan 500 domin karfafa kamfanonin rarraba wutar lantarki (Discos). Kamfanin TCN ya yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Majalisar tattalin arziki karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ta kafa kwamitin aiwatar da tsarin gyara wutar lantarkin Najeriya.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya gargadi gwamnatin tarayya kan tulin basussukan da take karbowa yana mai tambayar inda za a samo kudin da za a biya,
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai matsala kan yadda Bola Tinubu ke kara ciwo bashi ga Najeriya duk da cewa sun ce suna tara haraji.
Bola Tinubu
Samu kari