Bola Tinubu
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ya ba jihohi uku da birnin Abuja da suka rage wa'adin mako daya kacal da su mika rahotonsu game da kirkirar yan sandan jiha.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta mika yaran Kano da aka karbo daga gwamnatin tarayya su 76 hannun iyayensu tare da ba su tallafi.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi alkawarin biyan matasa yan N Power da suka biyo gwamnatin Buhari bashi. Gwamnati ta ce nan gaba kadan za a biya yan N-Power
A rahoton nan kun ji asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya sake matsayar da ya bayyana a kan manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan tattalin aziki.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
Majalisar dokokin Najeriya ta fara nazarin wurare 161 da za a sauya a kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. A Disambar 2025 za a gama sauya tsarin mulkin.
Jam'iyyar LP ta ce ta dauko hanyar kwace mulkin Najeriya a hannun Bola Tinubu a zaben mai zuwa na 2027. LP ta ce sai ta shiga Aso Villa za ta huta a 2027.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
Bola Tinubu
Samu kari