Bola Tinubu
Fadar shugaban ƙasa ta karyata ikirarin NLC cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ci amanar yarjejeniyar da suka cimmawa a lokacin tattaunawar ƙarin albashi.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Kungiyar kwadago ta yi umarnin gaggawa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dawo da kudin mai da ya kara. NLC ta ce za ta zauna domin daukar mataki.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya ce shugaban kasa Bola Tinubu ya shake wuyan talakawan Najeriya da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce Tinubu ya gaza samar da tsaro.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin harin yan kungiyar ISWAP da ya salwantar da rayukan mazauna Mafa, a karamar Tarmuwa a jihar Yobe.
Malamin addinin kirista, kuma jagora a cocin Methodist da ke Abuja, Rabaran Dr. Michael Akinwale ya ce bai dace yan kasar nan su rika kushe gwamnatin Tinubu ba.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi magana kan fita zanga zanga bayan gwamnatin Bola Tinubu ta kara kudin man fetur a Najeriya.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu sauƙin ayyukan ta'addanci da ya addabi Arewacin Najeriya bayan umarnin shugaba Tinubu.
Kungiyar NTCA ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zarce a zaben 2027 mai zuwa. Saboda haka ta ce masu son kayar da Tinubu a zabe su hakura sai zaben 2031.
Bola Tinubu
Samu kari