Bola Tinubu
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ce gwamnatin tarayya za ta sake jefa mutane cikin mawuyacin hali idan har ta kara kudin harajin VAT.
Wasu rahotanni sun sake bayyana kan dalilin murabus din hadimin Bola Tinubu, Ajuri Ngelale inda ake zargin ana neman dakatar da shi ko kuma sauya masa mukaminsa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da takardar ajiye aiki da hadiminsa, Ajuri Ngelale ya yi a jiya Asabar inda ya yi masa godiya da kuma fatan alheri.
An maido wani bidiyon Sheikh Kabir Gombe yana yabon gwamnatin APC a 2023. Jama’a sun yi ca a kan malamin addinin musuluncin lura da halin da aka shiga.
Ana tuhumar CBN da batar da biliyoyin kudi domin sayen motoci da sunan kama hayan gidajen haya. An yi sama da kusan N10bn domin motocin gwamna da mataimakansa.
'Yan Najeriya sun bayyana mabanbantan ra'ayoyi kan murabus din da hadimin shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Ajuri Ngelale dai ya je hutu ne daga aikinsa.
Sanata Shehu Sani ya yi martani bayan murabus din hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Ajuri Ngelale a yau Asabar 7 ga watan Satumbar 2024 da muke ciki.
Rahoto ya bayyana cewa kimanin mutane 13,346 aka kashe yayin da aka sace wasu 9,207 daga hawan Shugaba Bola Tinubu kan mulki zuwa watan Satumbar 2024.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi magana kan tsare-tsaren mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ta fadi gwamnatoci biyu da suka dara na shugaban kan tattalin arziki
Bola Tinubu
Samu kari