Bola Tinubu
Tafiye tafiyen da uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi zuwa kasashen waje sun lakume kudade masu yawa. Gwamnati ta kashe N700m.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutun ranar Litinin, 16 ga watan Satumba, 2024 domin murnar zagayowar bikin Maulidin Annabi SAW wanda wasu Musulmai ke yi.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue da kokarin kawo tsaiko a rikicin jam'iyyar a jihar da ke faruwa inda ta ce yana mata zagon kasa.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce yan jarida ne suka wallafa cewa Tinubu bai san an kara kudin fetur a Najeriya ba. Ya ce su ya kamata a fara zagi ba shi ba.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa akwai makarkashiya a lamarin tsaron jihar kowa ya sani kuma wasu ne manya a sama da ke siyasantar da shi domin bukatunsu.
A labarin nan, gwamnatin Bola Tinubu ta bayar da umarnin fara inganta madatsar ruwa ta Alau a jihar Borno domin kare afkuwar makamanciyar ambaliya a gaba.
Shugabannin jam'iyyar APC na jihohin Najeriya da birnin Abuja sun yanke shawarar ganawa da Shugaba Bola Tinubu kan halin kunci da 'yan kasar ke fuskanta.
Danote ya ce yan kasuwar man fetur sun kai shi kara wajen Bola Tinubu kan yadda ya karya farashin diesel. Yan kasuwar sun ce farashin yana barazana garesu.
Gwamnatin Neja ta yi alkawari kan fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da zarar gwamnatin tarayya ta fara biyan ma'aikata sabon albashi.
Bola Tinubu
Samu kari