Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa fannin tsaron kasar zai samu fifiko a kasafin shekarar 2025. Gwamnatin ta ce sai an samu tsaro kasar za ta samu kudin shiga.
Matasan Najeriya sun fara shirin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya karo na biyu a Oktoba. Matasan sun tunkari Bola Tinubu da zafafan bukatu har 17.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
Shugaba Bola Tinubu ya ki rattaba hannu kan kudirin dokar kara wa’adin aikin ma’aikatan majalisa daga shekaru 35 zuwa 40 ko kuma shekarun ritaya daga 60 zuwa 65.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya sanar da shugaban masa Bola Tinubu zargin da ake yiwa karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai shari'a Kidirat Kekere-Ekun a matsayin alkalin alƙalai CJN.
Allah ya karbi rayuwar Alhaji Abdullahi Sabi, mahaifi ga ministan ma'aikatar, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi. An rahoto cewa ya rasu a ranar Litinin a Neja.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi daga ranar 29 ga Yuli, 2024. Wannan ya biyo yarjejeniyarta da kwadago.
Shugaban kunjiyar Yarabawa ya bukaci gwamnati ta raba Najeriya, a ware Yarabawa daga Najeriya. Ya tura bukata ga gwamnoni da sarakunan kasar Yarabawa.
Bola Tinubu
Samu kari