Bola Tinubu
Shugaban wata ƙungiyar matasan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya ce surutun minustan Abuja, Nyesom Wike ya fi aikinsa, don haka ya buƙaci Tinubu ya kore shi.
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai daga turawa, kungiyar Association of Seadogs, Pyrates Confraternity ta gano matsalar kasar nan.
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a gudanar da gagarumin taron matasa na kasa inda za a tattauna da masu ruwa da tsaki.
Duba muhimman bayanai daga jawabin ranar samun ‘yancin kai na 2024 da shugaba Bola Tinubu ya yi a yayin da Najeriya ke murnar cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.
Shugaba Bola Tinubu ya sake ba yan Najeriya tabbacin cewa yana daukar matakai masu muhimmanci domin rage tsadar rayuwa da ake ciki a kasa baki daya.
Bola Tinubu ya yi jawabi bayan Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai. Ya ce an kashe jagororin yan ta'adda 300 kuma an samar da zaman lafiya a kauyuka.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da ƴan Najeriya sun futa daga kangin wahalar da suke ciki.
Matasan Najeriya sun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa karo na biyu a watan Oktoba. Matasan sun fito kan tituna suna cewa suna jin yunwa a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce tabbas akwai kalubale amma komai zai daidaita nan ba da jimawa ba.
Bola Tinubu
Samu kari