Bola Tinubu
Hukumar alhazai ta kasa ta gano yadda aka yi algus wajen kula da mahajjatan 2024, inda yanzu haka ake shirin biyan wani kaso na kudin aikin hajji ga alhazan.
Shugabar ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack ta sake dawo da taken ma'aikatan Najeriya domin karawa musu kaimi a aikinsu na yau da kullum.
Tsohon mataimakin shugaba APC na Arewa maso Y?amma, Salihu Lukman ya ce kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 zai zama abin wahala ga 'yan siyasar adawa.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan martanin da Shugaba Bola Tinubu ya yi game da rikicin jihar Rivers inda shugaban ya kira sunansa shi kadai.
A wannan labarin, za ku ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda cin hanci da rashawa ya kassara Najeriya da hana ta cigaba mai dorewa.
Bola Ahmed Tinubu ya ba yan sanda umarni kan rikicin bayan zabe da ya tsananta a RIvers. Tinubu ya bukaci yan sanda su dakatar da kone kone da dawo da zaman lafiya.
A wanna rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Ahmed Ododo a jihar Kogi ta na shirin faranta wa ma'aikatanta, musamman a cikin halin tsada da hauhawar farashi.
Ministar al'adu da tattalin arzikin fikira a gwamnatin Tinubu, Hannatu Musa Musawa ta fito ta yi magana kan cece-kucen da ake yi kan batun cewa ba ta yi NYSC ba.
Wani dattijo a APC, Ambasada Abayomi Mumuni ya ba sauran yan jam'iyyar shawara kan batun takarar Bola Tinubu a zabe mai zuwa, inda ya ce a bar zancen
Bola Tinubu
Samu kari