Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta kan jagoranci na kwarai da hada kan al'umma yayin daurin auren dansa a birnin Asaba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ƙaryata rade-radi da zargin cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Nijar inda ta musanta zuwan sojojin Faransa Arewacin kasar.
Gwamnatin tarayya za ta gyara gidajen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Ƙashim Shettima. An ware biliyoyin Naira domin gudanar da ayyukan a kasafin 2025.
Ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba su umarnin kawo karshen ayyukan ta'addanci a shekarar 2025 da za a shiga.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nuna takaici bayan aukuwar iftila'in da ya yi sanadin mutuwar mutane a Abuja da Anambra inda ya fasa gudanar da bukukuwan ya shirya.
Shahararren dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya yabawa salon mulki da tsare-tsaren Bola Tinubu inda ya ce hakan ya rage farashin man fetur.
Hukumomi a kasar Nijar sun zargi Najeriya da Bola Tinubu da neman kawo cikas a mulkin sojoji a kasar inda ta ce yana hada baki da wasu ƙasashen duniya.
Kotun Abuja ta tsare Olamide Thomas kan tuhume-tuhume uku da suka shafi barazana ga dan shugaban kasa. An dage shari’ar zuwa 30 ga Disamba don ci gaba.
Tsofaffin shugabannin kasa a Najeriya za su samu N27bn a shekarar 2025 da aka ware domin biyansu hakkokinsu tare da mataimakansu lokacin mulkinsu.
Bola Tinubu
Samu kari