Bola Tinubu
Ministan makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa 'yan Najeriya a yanzu sun hakura sun daina korafi kan tsadar da man fetur ya yi a kasar nan.
Yayin da ake tunanin waye zai jagoranci Najeriya bayan tafiyar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Fadar shugaban kasa ta yi fayyace yadda lamarin ya ke.
Bola Ahmed Tinubu ya fusata da yadda yan kasa ke sayen litar fetur a baya, ya lashi takobin dakatar da tashin farashin litar fetur zuwa N200, sannan zai yi sauki.
Gwamnatin tarayya ta shiga alhinin asarar rayuka bayan fashewar tankar fetur da ta salwantar da rayuka akalla 107 a Jigawa bayan takar fetur ta kama wuta.
Yayin da Shugaba Bola Tinubu ke cigaba da kasancewa a kasar Faransa, Mataimakinsa, Kashim Shettima zai tafi kasar Sweden domin wakiltar Najeriya na kwanaki biyu.
Uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta mika sakon ta'aziyya kan mutanen da suka rasu sakamakon fashewar tankar man fetur Jigawa.
Tsohon minista ya gargadi Bola Tinubu kan tsananin yunwa a Najeriya kamar lokacin yakin basasa. Ministan ya ce idan aka kure talaka za a shiga yaki mai muni a kasar
Majalisar wakilai ta yi wa Bola Tinubu umarnin gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 da gaggawa, ta yi masa barazanar kin karbar kasafin kudin idan ya yi latti.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta koka kan rashin kudin da take fuskanta a ma'aikatarta. Ta bayyana cewa da kanta take daukar nauyin wasu ayyukan.
Bola Tinubu
Samu kari