Bola Tinubu
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta sanar da kawo karshen tallafin man fetur da na musayar kudaden waje a hukumance. Gwamantin ta kuma dauki mataki kan rashin ayyuka.
Tsohon hadimin mataimakin Osinbajo ya ce tafiyar Bola Tinubu da Kashim Shettima a lokaci daya alama ce da ke nuna za a samu matsala a tsakaninsu a gaba.
Dakta Isa Yuguda, tsohon gwamnan jihar Bauchi, ya bayyana cewa Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta fara magance matsalar wutar lantarki da ta gaggari gwamnatocin baya.
Kungiyar dattawan Arewa ta NEPG, ta yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kokarin da yake yi wajen magance matsalar rashin tsaron da ya addabi yankin.
Rikicin cikin gida ya barke a APC kan korar ministan Bola Tinubu daga jam'iyya. Shugabannin sun ce korar ministan da aka yi a Bayelsa ya saba dokar kasa da jam'iyya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi wa yan kwadago sababbin alkawura kan karin kudin fetur. Gwamnatin Najeriya ta ce za ta tabbatar an yi karin albashi a dukkan jihohi.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake tunani kan manufofinta na tattalin arziki, ya ce mutane na cikin wahala.
Gwamnatin tarayya ta ce dole a cigaba da samun matsalar wutar lantarki a fadin kasar nan, saboda wasu dalilai da su ka hada da lalacewar kayan lantarki.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa hakurin da Shugaba Tinubu ya ba shi ya sanya ya ki barin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari