Bola Tinubu
Bayan korar ministoci, Bola Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar da'ar ma'aikata ta kasa. Sabon shugaban ya ce zai yaki cin hancida rashawa ba sani ba sabo
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da nadin Bianca Odinaka Odumegu-Ojukuwu a matsayin ƙaramar Ministar harkokin waje da wasu ƙarin mutane biyar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ji kiraye-kirayen al'umma da ya sallami wasu Ministoci har guda biyar daga mukamansu a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, gwamnonin Arewa, matar Bola Tinubu, ministan matasa sun halarci taron samar da tsaro da EFCC ta shirya a fadar shugaban kasa a Abuja.
Yayin da ake fama da tsadar man fetur da kuma yiwuwar sake karuwar farashin nan gaba, Shugaba Bola Tinubu ya baiwa ‘yan Najeriya zabin siyan CNG a farashi mai sauki.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu kan fashewar tankar mai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane sama da 180.
Yawaitar matsalar wutar lantarki da ake samu ya kasar nan ya jawo hankalin gwamnatin kasar nan wajen gano matsalar da ta addabi bangaren wutar a kasa.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan tsaro ta bayyana cewa ba za tattauna da 'yan bindiga ba. Ministan ya ce za a ci gaba da fatattakar miyagun a kasar nan.
Bola Tinubu
Samu kari