Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya amince da alawus na ritaya ga shugabannin soja, ciki har da neman lafiya a waje, motoci da hadiman gida. Kungiyoyin likitoci sun nuna adawa.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya shiga rigimar gwamnatin Bola Tinubu da Peter Obi bayan tsohon gwamnan Anambra ya zargi ana yi masa barazana.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana rashin jin dadin yadda masu muhawara a kan kudirin harajin gwamnatin tarayya ba su san yadda abin ya ke ba.
Sheikh Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan matsalolin tsaro da suka addabi Najeriya. Ya ce dole ma'aikatar dabbobi da sulhu da 'yan bindiga za su inganta tsaro.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya roki alfarma wajen shugaba Bola Ahmed Tinubu domin rage kudin aikin hajjin 2025 saboda matsin tattalin arziki da ake fuskanta
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya yi zargin cewa ana yi wa rayuwarsa barazana saboda sukar da yake yi wa gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kafa cibiyoyin kere-kere, tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi, da fara shirin kiwon dabbobi don bunkasa tattalin arziki da rage rikici.
Kwamitin kudirin haraji ya ce ya gana da malaman addini kimanin 120 mafi yawanci daga Arewacin Najeriya domin neman goyon baya, ya gana da gwamnan Legas.
Sarakunan gargajiya daga Kudancin Najeriya sun yi kira ga gwamnati ta magance matsalolin tattalin arziki, sun kuma yi hasashen kyakkyawar makoma ga Najeriya a 2025.
Bola Tinubu
Samu kari