Bola Tinubu
Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya bukaci 'yan Arewa da su marawa Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima baya a zaben 2027.
Wata kungiya karkashin jam'iyyar APC ta soki korar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdullahi T. Gwarzo daga cikin majalisar ministocinsa.
Jigo kuma Tsohon dan takarar a Majalisar Tarayya a karkashin PDP a jihar Kogi, Austin Okai ya caccaki Bola Tinubu kan garambawul da ya yi a gwamnatinsa.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki nadin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Bianca Ojukuw a matsayin minista. Ya ce siyasa ce kawai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji kan kokarin kawo sauyi da yake yi a jiharsa da kuma ayyukan alheri.
Shugaban cocin INRI, Primate Elijah Ayodele ya soki garambawul da Shugaba Tinubu ya yi a majalisar ministocin kasar nan, inda ya ce ba wadanda ya kamata aka kora ba.
Dan gwagwarmaya a yankin Kudu maso Kudu, Alhaji Asari Dokubo ya bayyana irin nadamar da ya yi wurin goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2023 a Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu manyan shugabannin siyasa a Arewacin Najeriya sun fara ganawa domin neman wanda za su goyawa baya a zaben 2027.
Matan da za su zama ministoci a gwamnatin Bola Tinubu sun hada da Dr. Suwaiba Said Ahmad. Su ne sababbin matan da suka shiga gwamnatin APC mai mulki.
Bola Tinubu
Samu kari