Bola Tinubu
Bayan jihohin Arewacin Najeriya sun kwana akalla takwas babu ko kyallin hasken wutar lantarki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni
A wannan labarin, za ku ji cewa dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya ce rashin wutar lantarti a Arewacin kasar nan babbar matsala ce.
Fadar shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗen cewa shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kane-kane da kujerar ministan man fetur, Onanuga ya faɗi gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Shettima ya sanar da Tinubu halin da kasa ke ciki.
Tsohuwar ministar jin kai da rage raɗaɗin talauci a Najeriya, Dr. Betta Edu ta ce tana da yaƙinin cewa nam ba da jimawa ba ƴan najeriya za su fita daga wahala.
Kamfanin Wutar Lantarkin Najeriya (TCN), ya musanta cewa babu ranar gyara wutar lantarki a a Arewacin Najeriya, domin ana kokarin gyarawa a kwanan nan.
Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Danjuma Goje ya musanta cewa an rika watsa kudi a bkin ‘yar sa, Fauziyya Danjuma Goje da ya gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi me yasa ta gaza kama Yahaya Bello bayan EFCC na nemansa ido rufe. Tinubu ya ce yan sanda da DSS ba za su iya taimakon EFCC ba.
Wani lauya ya tono kuskuren Bola Tinubu wajen nada ministoci da ya yi karo na biyu bayan korar wasu ministoci. Lauya ya ce Tinubu ya karya doka kan nada ministoci.
Bola Tinubu
Samu kari