Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da takwaransa shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden, ta wayar tarho yau Talata, 29 ga watan Oktoba, 2024.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya ba da tabbacin cewa an kusa magance matsalar rashin wutar lantaki a Arewacin Najeriya. Ya ce nan da kwanaki uku.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya gayawa Tinubu abin da matatarsa za ta iya.
Kungiyar matasan APC ta nuna damuwa bayan an sallami tsohon karamin Ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo daga mukaminsa a makon jiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a fadarsa da ke Aso Rock a birnin Abuja.
An naɗa yar shugaban kasa Bola Tinubu, Folasade Tinubu-Ojo a matsayin wakiliya a ma'aikatar almajirai da yaran da ba su zuwa makaranta ta kasa a fadin Najeriya.
Shugaban kungiyar ma’aikatan jami’o’in kasar nan (SSANU), Mohammed Ibrahim ya shaidawa gwamnatin tarayya abin abin da zai mayar da su bakin aiki.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fito da tsarin samar da wutar lantarki a Arewacin Najeriya ta amfani da hasken rana. Ministan wuta ya ce za a samar da lantarki da sola.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da cewa an dage shirin tantance sababbin Ministoci da shugaban ya nada da aka shirya yi a yau Talata 29 ga watan Oktoban 2024.
Bola Tinubu
Samu kari