Bola Tinubu
Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi
Yayin taronsu da sarakunan gargajiya, gwamnoni sun fitar da matsaya kan ba sarakunan gargajiya damar ba da gudunmawa a kundin tsarin mulki wurin kawo sauyi.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin sababbin ministoci guda bakwai da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi. Nadin na su na zuwa ne bayan an kori wasu.
Gwamnonin Najeriya, sarakunan gargajiya suna ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Shugabannin sun saka labule ne kan tsadar rayuwa a Najeriya
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Ali Ndume ya fusata da kokarin Kara kudin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin yi.
Farfesa Attahiru Muhammad Jega ya yi kira ga gwamnatin Bola Tinubu kan bin tsarin bankin duniya da IMF. Jega ya ce IMF zai iya jefa Najeriya a matsala a gaba.
Sabon ministan harkokin jin kai, Nentawe Yilwatda, ya shaidawa majalisar dattawa cewa talakawa sun fi yawa a Arewacin Najeeiya, ya kamata a canza tsari.
Majalisar dattawan Najeriya ta dauki matakin fara tantance sababbin ministocin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Majalisar ta fara aikin ne a ranar Laraba.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce babu dalilin da zai sa Arewa ta juyawa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu baya, ya ve tsarin haraji ne suke kuka da shi.
Bola Tinubu
Samu kari