Bola Tinubu
Wani bincike ya bankaɗo matsala a biyan albashin ma'aikatan kasar nan, inda ake fargabar samun jinkirin biyan kuɗin a watanni uku na Oktoba, Nuwamba da Disamba.
Gwamnonin Najeriya sun aminta da cewa lallai mutane na fama da yunwa mai tsanani a ƙasar nan, amma sun ce tsare-tsaren Tinubu za su share hawayen jama'a.
Hadimin shugaban kasa ya ce Bola Tinubu yana kwana ba ya barci saboda aiki da ya ke wajen ganin Najeriya ta dawo daidai. Ya bukaci yan Najeriya su kara hakuri.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Ministan wuta ya buƙaci jihohin Arewa su samar da wuta domin kaucewa shiga duhu. Hakan na cikin shirinTinubu na rage matsalar lantarki a Arewacin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi martani ga gwamnonin Arewa bayan sun fara yaƙar tsarinsa da yake shirin kawowa na karɓar haraji a fadin Najeriya yayin wani taro a Kaduna.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta International human rights commission (IHRC) ta ce yan Arewa sun tafka mummunan asara saboda rashin wuta na kwanaki da dama.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ce Nyesom Wike ya yaudare shi bayan Bola Tinubu ya musu sulhu a 2023. Tinubu ya musu sulhu domin kawo karshen rikicin Rivers.
Bola Tinubu
Samu kari