Bola Tinubu
Fadar shugaban kasa ta yi karin haske kan mutanen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada shugabannin hukumomin tsaro da yankunan da suka fito.
Jagora a jam'iyyar APC a jihar Osun ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya ba zai ki sake zaben Shugaba Bola Tinubu ba kan dokar gyaran haraji.
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya fara daukar matakai kan yadda za su janye zarge-zargen da ake yi kan yara 32 game da zanga-zanga a watan Agustan 2024.
A yanzu idan akwai wata kujerar da za a kira ‘ka fi minista’ a gwamnatin tarayya, Hadiza Bala Usman ce a kai. Ita ce ta ke da ta-cewa a kan makomar ministoci.
Sheikh Ibrahim Ahmad Maqary ya soki tsare ƙananan yara saboda zargin cin amanar ƙasa da kifar da gwamnati. Limamin na ganin alkalai da jami’an tsaro sun yi zalunci
Aliyu Usman Tilde ya kare ministan harkokin ilmi da aka yi waje daga majalisar FEC a watan Oktoba. Idan aka bi ta shi, Farfesa na cikin wadanda suka fi kowa kokari
Ministar harkokin mata a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Imaan Sulaiman-Ibrahim ta ziyarci yaran da aka tsare saboda zanga-zangar da aka yi a watan Agusta.
Jam'iyyar APC reshen jihar Bauchi ta yi kira ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kara himma wajen rage radadin da ake ciki.
Tsohon dan takarar gwamna a Katsina kuma shugaban gidauniya Jino, Imran Jafaru Jino ya ce za su jagoranci neman diyyar asara da yan Arewa su ka tafka
Bola Tinubu
Samu kari