Bola Tinubu
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na kokari wajen ganin an rage tsadar rayuwa da tabarbarewar tattalin arziki.
Jagora a jam'iyyar PDP, Bode George ya yi Allah wadai da matakin da aka dauka na tsare kananan yara tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zanga-zanga.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci bakwai da ya naɗa, hakan na zuwa ne bayan majalisar dattawa ta gama tantance su.
Ministocin da Bola Tinubu ya nada sun isa fadar shugaban kasa domin rantsar da su. Za a rantsar da ministocin ne bayan majalisar dattawa ta tantance su.
Jami'ar tarayya da ke Dustin-ma ta karrama Godswill Akpabio, matar Tinubu da Aliyu Magatakarda Wammako da digirin digirgir na girmamawa a Arewacin Najeriya.
Wata kungiyar Arewa ta ‘National Youth Alliance ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu game da gurfanar da kananan yara a gaban kotu kan zargin cin amanar kasa.
Lauya mai kare yan zanga zanga ya yi kira ga malamai da yan siyasa kan yaran zanga zanga. Lauyan ya ce wulaƙanta yaran zanga zanga cin mutuncin Arewa ne.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dauki zafi bayan tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki matakan da ta dauka kan tattalin arziki.
Mai dakin shugaban, Oluremi Bola Tinubu da masharcin shugaban kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu za su jagoranci babban taron addu'a na kasa domin neman dauki.
Bola Tinubu
Samu kari