Bola Tinubu
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na ya kudiri aniyar ganin ya rage talaucin da ake fama da shi a kasar nan.
A watan da ya gabata, David Umahi ya ba Julius Berger wa’adin kwanaki bakwai da ya karbi tayin gwamnati na N740.79bn domin kammala aikin titin Abuja-Kaduna.
Sanatocin Arewa sun bayyana gamsuwa da yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta daukar mataki a kan batun yaran da gwamnatinsa ke kokarin daurewa.
Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan tsare-tsaren da ta kawo na tattalin arziki. Atiku ya ce an yi masa fashin kuri'u a zaben 2023 da ya gabata.
Rundunar yan sandan Najeriya za ta zaƙulo jami'an da suka azabtar da yaran zanga zanga da aka kulle na tsawon watanni uku a Abuja. IGP ya ce za a yi adalci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjna yadda gwamnatinsa ta yi nasarar rage kudin da ake kashewa a kan basussukan da gwamnatin baya ta laftowa kasar nan.
APC ta koka kan yadda Atiku Abubakar ke cigaba da sukan gwamnatin Bola Tinubu a kan tsadar rayuwa a Najeriya. APC ta ce ya kamata Atiku ya zamo dattijo.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya jaddada cewa tallafin mai ya tafi kenan har abada, ba gud] da ja da baya game da manufofin Bola Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Aed Tinubu ya faɗawa sababbin ministoci cewa su tabbaci haƙiƙa ƴan Najeriya za su rika zaginso to amma su jajirce kan aikin da aka ɗora masu.
Bola Tinubu
Samu kari