Bola Tinubu
Sabon ministan ma’aikatar dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, ya ce aikin da zai fara aiwatarwa shi ne tabbatar da zamanantar da harkar kiwo a kasar nan.
Rahotanni na nuni da cewa tushen wutar lantarkin Najeriya ya kara lalacewa yayin al'umma suka kara shiga duhu. hakan ya faru ne sau biyu a kwanki uku.
Kungiyar matasan Yarabawa ta bukaci sarakunan Yarabawa su goyi bayan fita daga Najeriya. Kungiyar ta ce ba makawa kan kafa kasar Yarabawa a Najeriya.
A wannan rahoton za ku ji yadda kamfanonin rarraba hasken lantarki (DisCos) sun sanar da kara kudin lantarki da ake biya ta mita da abokan huldarsu ke amfani da su.
Gwamnan Bauchi ya ce gwamnonin Arewa za su yi taron dangi a majalisa idan Bola Tinubu yaki janye kudirin haraji a gaban majalisa. Kudirin haraji zai cutar da Arewa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan kama yaran zanga bayan kai musu ziyara a asibiti domin duba lafiyarsu. Sarkin ya buƙaci a daina kama yara.
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano matsalar da ke jawo yawan lalacewar wutar lantarki a Najeriya bayan kasa ta sake fadawa duhu a karo na 10 a shekarar 2024.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Bola Tinubu
Samu kari