Bola Tinubu
Shugaban kwamitin kudi na majalisar dattawa, Sani Musa ya ce da jihohi na zuba kuɗaɗen da aka tura masu a bangaren da ya dace, yan Najeriya ba zasu wahala ba.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya fadi dalilin kin Kamala Harris a Amurka, ya ce da Kamala Harris ta yi nasara, yana ganin gara mulkin Donald Trump.
Kungiyar marasa rinjaye na majalisar wakilai ta bukaci gwamnati da ta kula da yaran da aka tsare bisa zarginsu da shiga zanga-zangar #EndBadGovernance.
Mazauna birnin tarayya Abuja sun fito nuna fushinsu kan yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ke cigaba da rushe gidaje ba tare da la’akari da koken da mutanen ba.
Matasa masu zanga-zanga sun durfafi Majalisar Tarayya domin bukatar a kori shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari saboda wasu matakai da ke jefa al'umma cikin kunci.
Ministan shari'a, Lateef Fagbemi ya ce babu inda dokar Najeriya ta haramta gurfanar da yara idan har suka saba ka'ida a kasar inda ya ce komai a cikin doka yake.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata labarin cewa babbar tashar wutar lantarki a kasar nan ta sake lalacewa a karo na 11 a 2024 duk da har yanzu ana fama da rashin wuta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwa kan yadda tsadar rayuwa ta dabaibaye Najeriya inda ya shawarci Bola Tinubu kan lamarin.
Sanata Ali Ndume ya samu kariya bayan an fara maganar masa kiraye kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu. Mutanen Borno suna goyon bayan Ali Ndume.
Bola Tinubu
Samu kari