Bola Tinubu
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya tabbatar da cewa gwamnatin APC na yaki da cin hanci, gyaran tattalin arziki, da inganta tsarin dimokuradiyya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta na sane da nauyin jama'a da ya rataya a wuyanta, kuma za ta yi abin da ya dace.
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
'Yan adawa sun yi rubdugu ga Buhari kan cewa Allah ne kadai ai iya gyara Najeriya. PDP, NNPP, LP sun ce hakan ya nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu a fili.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi kira ga yan sanda da gwamnatin Bola Tinubu kan karyar kai hari Kano ana gobe Maulidi. Ya taya murnar gama taron lami lafiya.
Ministan harkokin kasashen wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya kare yawan tafuye-tafiyen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yake yi. Ya ce ya kamata ya kara yawansu.
Kungiyar SERAP ta dauki matakin shari'a kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hukumar sadarwa ta kasa (NCC) kan karin kudin kira da data.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin jihar Legas, Mudashiru Obasa, ya bayyana dalilin da ya sa yake fuskantar matsaloli inda ya ce neman kujerar gwamna ba matsala ba ne.
Bola Tinubu
Samu kari