Bola Tinubu
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci wadanda suka soki mulkin Muslim-Muslim na Bola Tinubu su nemi gafara saboda karyar da suka yada.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kaddammar da raba katin ATM ga mutane 23,000 a karkashin shirin tallafi na NSIP domin yaki da talauci. Ya kawo wasu shirin tallafi.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Tun bayan hawansa mulki, an sanya wa ma'akatun gwamnati da suka hada da barikin sojoji a Abuja, cibiyar BATTIC da kwalejin kimiyya da fasaha sunan Bola Tinubu.
Yayin da ake kai ruwa rana tsakanin APC da Nasir El-Rufai, jigon APC, Joe Igbokwe ya bukaci APC ta daidaita da shi, yana cewa babu Ministan Bola Tinubu da ya fi shi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Bƴhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana shirinsa da ya zama shugaban kasan Najeriya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump na shirin koro yan Najeriya 5,144 gida saboda aikata laifuffuka da karya dokokin shige da fice, Najeriya za ta dauki mataki.
Jam'iyyar APC ta warware maganganun da Nasir El-Rufa'i ya yi kan rashin adalci. APC ta ce Abdullahi Ganduje yana shugabanci na gari a cikin jam'iyyar.
Hadin shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci Nasir El-Rufa'i ya ji tsoron Allah kan sukar gwamnatin Tinubu. Ya ce kar ya rusa gwamnatin da aka kafa tare da shi.
Bola Tinubu
Samu kari