Bola Tinubu
Dan majalisa AbdulMumin Jibrin Kofa ya bijirewa takwarorinsa na Arewa kan sabon kudurin haraji da shugaba Bola Tinubu ya bijiro da sji a kasar nan.
Kungiyar MBF ta bukaci Bola Ahmed Tinubu ya maido tallafin man fetur a Najeriya lura da yadda miliyoyin yan kasa suka shiga mugun talauci da wahala.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan wasu malamai da ya yi a kan Bola Tinubu. Gwamnatin tarayya ta ce Atiku na yi wa Bola Tinubu hassada.
Shugaba Tinubu ya yi kira ga matasa su amfani da iliminsu wajen kawo ci gaba a Najeriya, su guji neman dama waje. Ya ce gwamnati ta zuba jari mai yawa a iliminsu.
SERAP ta nemi Shugaba Tinubu ya dakatar da Wike da gwamnoni daga bayar da kyautar motoci da gidaje ga alkalai, tana jaddada cewa hakan na iya tauye fannin shari'a.
Ministan Gidaje Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban burinsa a matsayin minista shi ne dawo da Kano ga APC a 2027, yana mai godiya ga Tinubu kan nadin da aka yi masa.
Tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kara korar wasu minitoci. Dakta Wunmi Bewaji ya ce akwai sauran baragurbi.
Tinubu ya isa Saudiya domin halartar taron kasashen Larabawa da Musulunci, wanda zai tattauna kan kasuwanci, yaki da ta’addanci, da ci gaban ababen more rayuwa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta musanta hannu a shirin gudanar da taron addu'a kan halin kunci da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Bola Tinubu
Samu kari