Bola Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan halartar taron gaggawa a Saudiyya, inda ya goyi bayan tsagaita wuta da lumana tsakanin Isra’ila da Falasɗinu.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na bakin kokarinta domin ganin ta shawo kan matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Shugaban cocin INRI spiritual international church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya ba su Atiku Abubakar hanyar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Cif Charles Udeogaranya ya gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu kan wakiltar Najeriya a taron kasashen Larabawa da Musulmi.
Atiku Abubakar ya ce ba ya hassada ga Bola Tinubu mai saka al'umma a wahalar rayuwa. Atiku ya ce Tinubu bai tanadi komai ga yan Najeriya ba ya fara mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sake sako gwamnatin Tinubu a gaba kan manufofin da ya ce su na kashe yan Najeriya da jefa su a wahala.
Kungiyar Arewa Consensus for Jonathan (ACJ) ta bayyana nadamar kin zaben Jonathan a 2015, tana yabawa da irin ci gaban da ya kawo yankin Arewa a fannin ilimi.
Sarakunan gargajiya sun hada kai sun tunkari gwamnatin tarayya kan tsadar rayuwa. Sarakuna sun bukaci Bola Tinubu ya saukakawa talakawan Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari