Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin 2025 da ya kai Naira tiriliyan 48 kamar yadda ministan kasafi, Atiku Bagudu ya bayyana bayan taron FEC.
Gwamnonin Arewa sun kafa sharadi ga Bola Tinubu kan kudirin haraji na Bola Tinubu. Gwamnan Nasarawa ya ce dole a cire harajin VAT a kudirin kafin su daidaita.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu yana jagorantar taron FEC yanzu haka a fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja, manyan kusoshin gwamnati sun hallara.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi $134m ga manoma a Najeriya. Za a ba masu noma alkama da shinkafa su 400,000 tallafin kudi yayin noman rani.
Kashim Shettima ya bukaci mutanen Ondo su zabi APC a zaɓen Ondo. Ganduje ya ce APC za ta lashe kuri'u a dukkan kananan hukumomin jihar Ondo a ranar Asabar.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu ya gargadi 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa da su shiga taitayinsu su daina ta'addanci.
Yariman Saudiyya mai jiran gado, Muhammad bn Salman ya yabi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya ɗauka na farfaɗo da tattalin arzikin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari