Bola Tinubu
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na iya bakin kokarinta wajen kyautata rayuwar ƴan Najeriya.
A wannan rahoton, gwamnatin tarayya ta ce jama'a sun fara ganin ayyukan dakarun sojojin kasar nan wajen korar yan ta'addan Lakurawa daga Najeriya.
Yan majalisar dokokin Arewa sun fara sukan kudirin haraji na Bola Ahmed Tinubu da ya aika majalisa. Yan majalisar sun ce kudirin zai cutar da yankin Arewa
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce Najeriya ta amince ta shiga sabuwar kungiyar kawancen kasashen duniya saboda cimma burinta na kawar da yunwa da talauci.
Wanda ya shahara da sukan tikitin Muslim Muslim ya samu muƙami a gwamnatin Tinubu. Daniel Bwala ya sha titsiye yayin da aka masa tambayoyi kan shiga gwamant
Fela Durotoye, tsohon hadimin Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi aiki a fadar shugaban kasa na tsawon watanni shida ba tare da an biya shi albashi ba.
Rahoton asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya fito da halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki duk da fara amfani da manufofin Bola Tinubu.
Hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Bayo Onanuga ya fayyacewa sabon hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala matsayinsa a cikin masu magana da yawun shugaban kasa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya kori shugabar hukumar fansho ta ƙasa watau PTAD watanni 13 bayan sabunta naɗinta, ya maye gurbin da mace.
Bola Tinubu
Samu kari