Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci shugabannin Arewa da su zauna su nemo hanyoyin magance matsalolin da yankin ke fuskanta. Tinubu ya ce ba abin wahala ba ne.
Fitaccem lauya, kuma mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Barista Abba Hikima ya jagoranci maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a gaban kotu kan cin zarafi.
A rahoton nan, za ku ji Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya mika bukata ga gaban majalisar wakilan kasar nan kan marigayin dan majalisa, Ifeanyi Ubah.
Shugabannin Ibo sun fara kira kan a roki Tinubu ya saki kasurgumin dan ta'adda, Nnamdi Kanu. Sanata Rochas Okorocha ne ya yi kira ga Sanata Godswill Akpabio
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta kai matakin cigaban da ake bukata ba sai an samu cigaban tattalin arzikin shiyyar Arewa.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta kalubalanci danta, Bashir bayan ya caccaki fadar shugaban kasa.
Masana diflomasiyya sun fara nuna damuwarsu kan jinkirin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi na nada jakadu yayin da ta riga ta shafe watanni 13 a kan karagar mulki.
Bola Ahmed Tinubu ya zamo na farko da ke da masu magana da yawunsa guda uku tun lokacin Shagari. Jerin masu magana da yawun shugabannin Najeriya.
Kungiyar 'Association for the Advancement of Family Planning' (AAFP) ta nemi shugaban kasa, Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka kan tsarin iyali.
Bola Tinubu
Samu kari