Bola Tinubu
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
Majalisar dokokin Najeriya ta fara nazarin wurare 161 da za a sauya a kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. A Disambar 2025 za a gama sauya tsarin mulkin.
Jam'iyyar LP ta ce ta dauko hanyar kwace mulkin Najeriya a hannun Bola Tinubu a zaben mai zuwa na 2027. LP ta ce sai ta shiga Aso Villa za ta huta a 2027.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
Wata kungiya mai goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga Rabi'u Kwankwaso kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu da ya yi a jami'ar Skyline.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bukaci Bola Tinubu ya sauya tsare tsaren gwamnati kafin su kashe al'umma. ACF ta ce yanzu yanzu ya kamata a sauya tsare tsaren.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar PDP, Segun Sowunmi ya ce shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne ya jefa jam'iyyar a cikin halin da take ciki.
Yayin da ake sukar Bola Tinubu kan matsalolin Arewa, shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Mamman Mike Osuman ya ce matsalolin yankin laifin shugabanninta ne.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta ce za ta goyi bayan dan Arewa a zaben 2027. Matakin ACF ka iya kawo cikas ga tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari