Bola Tinubu
SERAP ta maka Tinubu a kotu kan kwangilolin bogi da suka lakume Naira biliyan 167, inda ta bukaci a gurfanar da 'yan kwangilar don dawo da dukiyar gwamnati.
Bayan korarsa daga aiki da Bola Tinubu ya yi, tsohon kwamishinan INEC a jihar Adamawa, Hudu Ari, ya jaddada cewa Sanata Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna.
Yayin da wasu fusatattun 'ya'yan jam'iyyar APC ke sukarta, shugabanninta a Arewa ta Tsakiya sun gargade su kan cin mutuncin Bola Tinubu da sauran jiga-jiganta.
Yayin da yan adawa suka taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba kan salon gwamnatinsa, an bukaci Ministoci daga Arewa su kare shi daga caccakar masu suka.
Tun bayan hawansa mulki a watan Mayu, 2023, shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tin]bu ya ɗauki matakai da dama da ba su yi wa wasu gwamnoni Najeriya daɗi ba.
Mai taimakawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin mazabu ta ɓukaci 'yan Najeriya da su daina sukar gwamnati kan cire tallafin man fetur.
Gwamnatin tarayya ta fitar da shirin tallafawa mata, miliyan 4.5 a Najeriya. Ministar harkokin mata, Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana yadda za ba da tallafin.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya gaza komawa gidansa a Abuja saboda barazanar tsaro. An kashe N15bn wajen gina gidan mataimakin shugaban kasa.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya soki Naja'atu Muhammad, yana zarginta da cin mutuncin manyan ‘yan siyasa da shugabannin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari