Bola Tinubu
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi fatali da korafin da gwamnoni 36 suka shigar kan neman bahasi game da kudin gas tun daga shekarar 1999.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika wasiƙa majalisar dattawa, inda ya roki ta amince da naɗin Laftanar Janar Oluyede a matsayin hafsan sojin ƙasa.
Jam'iyyar LP ta Peter Obi ta ƙaryata zargin cewa za ta y haɗaka da Bola Tinubu a zaben 2027. LP ta ce ba ta da niyyar yin haɗaka da Tinubu ko APC a zaɓen 2027.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen nemo masu zuba hannun jari a ɓangaren kiwo domin magance rikicin makiyaya da manoma.
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan matsalolin kasa inda ya kwantarwa yan Najeriya hankali kan halin kunci da yunwa da ake ciki, ya dauka musu alkawura.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan masu sukar gwamanti bayan sukar Muslim Muslim kuma suna korar Musulmai daga wuraren aiki a Najeriya.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa babu kamshin gaskiya a cikin bidiyon da ake yadawa a shafukan sada zumunta cewa Trump ya nemi Najerita ta saki Nnamdi Kanu.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu shugabannin Arewa na adawa da kudirin harajin Bola Tinubu. Ali Ndume ya nuna adawa da kudirin harajin Bola Tinubu.
Chief Bode George ya yi suka kan rarrabuwar kawuna a cikin PDP, inda ya nemi a hada kai don tabbatar da nasara kan APC a 2027. Ya ce Tinubu zai bar Villa a zaben.
Bola Tinubu
Samu kari