Bola Tinubu
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
A wannana rahoton za ku ji cewa akwai alamun za a samu tataburza tsakanin yan majalisar wakilan kasar nan kan sabon bashin Naira Tiriliyan 1.77 da Tinubu ya nema.
Shugaban majalisar dokokin jihar Bauchi, Abubakar Suleiman, ya yi magana kan yiwuwar PDP ta sake dawowa kan madafun ikon kasar nan. Ya ce sai an hada kai.
Bayan da Shugaba Bola Tinubu ya zama shugaban kasar Najeriya na 16, jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zabukan gwamnonin jihohi hudu cikin biyar da aka gudanar.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya (NEF) ta ki amincewa da Dokar Gyaran Haraji, tana mai gargadin cewa dokar za ta iya haddasa rikici ga tattalin arzikin kasar.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Lagos ta soki masu tunzura Seyi Tinubu neman takarar gwamna inda ta ce ba zai yiwu ba domin yan jihar sun ki zaben shugaban a 2023.
Kungiyar daliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta magance yunwa da wahalar tattalin arziki da ke addabar 'yan kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta ciyo bashin N5.63trn daga hannun masu saka hannun jari na cikin gida domin samun damar cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.
Kungiyar gwamnonin PDP ta aika da sako ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Kungiyar ta bukaci Tinubu ya sake duba manufofin gwamnatinsa kan tattalin arziki.
Bola Tinubu
Samu kari