Bola Tinubu
Majalisar wakilan tarayya ta ɓarke da hayaniya yayin da ɗaya daga cikin mambobinta ya ambaci kudirin sauya fasalin haraji a zaman ranar Talata a Abuja.
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kawo.
Kudirin sauya fasalin harajin Shugaba Bola Tinubu na ci gaba da samun tangarɗa musamman a Arewacin Najeriya, mun haɗa maku ƴan siyasar da suka yi raddi.
Bayan tantance shi a makon da ya gabata, majalisar dattawan Najeriya ta amince da naɗin Laftanar Janar Olufemi Oƙuyede a matsayin hafsan sojojin kasa.
Majalisar wakilai ta ƙasa ta buƙaci shugaban ƙasa ya tilastawa ministan kudi, Wale Edun buɗe asusun hukumar kula da harkokin walwalar al'umma watau NSIPA.
An soki gwamnonin Arewa kan kin amincewa da kudirin harajin Bola Tinubu. Haka zalika Edwin Clark ya ce za a iya jefa Najeriya a matsala saboda kudirin harajin.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi ya ce dole a wayar da kan al’umma da kuma jin ra’ayinsu domin sanin abin da ke cikin kudirin haraji.
Gwamnonin Arewa sun fara samun rabuwar kai kan kudirin haraji na Bola Ahmed Tinubu. Kano, Nasarawa da Benue sun nuna adawa, Benue, Kogi sun goyi baya.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Bola Tinubu
Samu kari