Bola Tinubu
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Abuja (AEDC), ya tabbatar da cewa wasu daga cikin layukan da ke kai hasken wuta ga fadar shugaban kasa da wasu wuraren.
Kungiyoyi sun yi barazanar fara zanga zanga yayin da gwamnati ke shirin kara kudin wutar lantarki a Najeriya. Sun ce karin kudin zai jawo tsadar kayayyaki.
Kungiyar Afenifere ta bukaci kariyar gaggawa ga Farfesa Adeyeye, tana mai cewa barazana a kanta barazana ce ga lafiyar al’umma da tsaron kasa baki daya.
Rikicin majalisar dokokin jihar Legas ya dauki zafi bayan shugaban da aka tsige, Rt. Hon. Mudashiru Obasa ya shige ofishin sabuwar shugabar, Mojisola Meranda.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gasata maganganun da wasu daga cikin 'yan APC ke yi na cewa jama'a sun fara samun saukin rayuwa saboda tsarin gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce yana farinciki kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ya ce zai cigaba da kokari kan habaka tattalin arzikin kasar.
Shugaban kasa, kuma jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan jam'iyyar dake da korafi da su yi tare, inda ya ba umarni a zauna son warware matsalolinsu.
Jiga-jigan APC, da suka hada da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba su halarci babban taron jam'iyyar ba.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce kwamitin gudanarwa karƙashin jagorancinsa ya gaji bashin kudi Naira biliyan 8.9 da ya karbi jagoranci.
Bola Tinubu
Samu kari