Bola Tinubu
Oba na Lagos, Rilwan Akiolu ya rokawa tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola afuwa inda ya ce ya kamata Bola Tinubu ya yafe masa kan irin abubuwan da suka faru.
Dan majalisar wakilai, Abdulmumini Jibrin Kofa ya nemi afuwa kan kudirin haraji na Bola Tinubu bayan shawarin Kwankwaso. ya ce ba zai cuci Arewa ba.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta janye dakatarwar da ta yiwa shugabanta, Mamman Mike Osuman bayan sukar Bola Tinubu da katobararsa kan zaben 2027.
Kungiyar matasan Niger Delta (NDYC) ta bi sahun masu adawa da kudirin haraji wanda gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta mika gaban majalisa.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Ghali Mustapha, ya fito ya caccaki kudirin haraji wanda ya gwamnatin Bola Tinubu ta bullo da shi. Ya ce za su dakatar da shi.
'Yan majalisar wakilai sun hassala. Dan majalisar Kano, Dr. Ghali Mustapha ya nemi Benjamin Kalu ya bar mukaminsa saboda yada labarin karya kan kudirin haraji.
Majalisar dattawa ta saurari korafin 'yan Arewa domin duba abubuwan da kudirin haraji na Bola Tinubu. Majalisar ta ce korafi ya yi yawa kan kudirin harajin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Daniel Bwala ya kare kudirin harajin da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar, yana mai cewa zai tallafawa talakawa a yankin Arewa. Ya ce mutane ba su fahimci kudurin ba.
Bola Tinubu
Samu kari