Bola Tinubu
APC ta yi martani ga kungiyar TNN mai bukatar Goodluck Jonathan ya kara da Bola Tinubu a zaben 2027. TNN ta ce ta balle ne daga APC domin kafa adalci.
Sanatocin Kudu maso Kudu sun amince da kudirin gyaran haraji, sun kada kuri’ar goyon bayan Akpabio, tare da neman a guji kabilanci wajen muhawara kan kudirin.
An samu sabani a majalisa tsakanin Sanatoci a kan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu. Kalaman Akpabioda Barau Jibrin sun saba da juna kan dakatar da kudirin.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce babu wanda ya isa ya tilasta su dakatar da abin da suke ganin zai taimaki al'ummar Najeriya.
Majalisar dattawa ta yanke shawarar zare dukkan shugabannin majalisa daga cikin kwamitin mutum 10 da ta kafa kan sabon kudirin saura fasalin harajin Tinubu.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan alakar Shugaba Bola Tinubu da kasar Faransa inda ya ce hakan ya fi sabon kudirin haraji masifa a Najeriya.
Kwamitin majalisa ya fara shirin warware matsalolin da ke kunshe a kudirin haraji. Ana sa ran fara tattaunawa da babban lauya na kasa, Lateef Fagbemi.
Dan majalisar tarayya ya ce Bola Tinubu ba zai rika karbar kudin haraji a kudirin haraji ba. Ya bukaci a gayyaci malamai a nuna musu cewa babu haraji a kudin gado.
Bola Tinubu
Samu kari