Bola Tinubu
Sheikh Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan matsalolin tsaro da suka addabi Najeriya. Ya ce dole ma'aikatar dabbobi da sulhu da 'yan bindiga za su inganta tsaro.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya roki alfarma wajen shugaba Bola Ahmed Tinubu domin rage kudin aikin hajjin 2025 saboda matsin tattalin arziki da ake fuskanta
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya yi zargin cewa ana yi wa rayuwarsa barazana saboda sukar da yake yi wa gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kafa cibiyoyin kere-kere, tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi, da fara shirin kiwon dabbobi don bunkasa tattalin arziki da rage rikici.
Kwamitin kudirin haraji ya ce ya gana da malaman addini kimanin 120 mafi yawanci daga Arewacin Najeriya domin neman goyon baya, ya gana da gwamnan Legas.
Sarakunan gargajiya daga Kudancin Najeriya sun yi kira ga gwamnati ta magance matsalolin tattalin arziki, sun kuma yi hasashen kyakkyawar makoma ga Najeriya a 2025.
Kalaman kungiyar dattawan Arewa ba su yi wa Kwamitin Shugaban kasa a kan tsarin kudi da gyaran haraji dadi ba na cewa ba a zauna da su a kan kudirin haraji ba.
Kungiyar 'yan siyasar Arewa ta NLD da Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta za ta dawo jam'iyyar siyasa domin buga APC da PDP a kasa a zaben shekarar 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El Rufa'i ya bayyana rashin jin dadin labarin cewa ya fice daga jam'iyyar APC, zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Bola Tinubu
Samu kari