Bola Tinubu
Wasu mazauna karamar hukumar Anka a jihar Zamfara sun yabawa Bola Tinubu da ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan kakkabe yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma
Fadar shugaban kasa ta fitar da adadin mukaman da Bola Tinubu ya nada bayan zargin Sanata Ali Ndume. An bayyana adadin mukaman da Arewa da Kudu suka samu.
Tsohon dan majalisar dokokin jihar Lagos, Olusola Sokunle ya bayyana hadakar jam'iyyu karkashin manyan yan siyasar kasar nan a matsayin abin dariya.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Kaka Shehu Lawan, ya yi wa ministan yada labarai, martani kan matsalar rashin tsaro.
Fitaccen dan siyasa, kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Buba Galadima ya bayyana cewa akwai kyakkayawar alaka a tsakaninsa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun fara bayyana cewa akwai yiwuwar bangaren CPC da ya shiga hadakar kafa jam'iyyar APC zai iya ficewa daga jam'iyya saboda salon mulkin Bola Tinubu.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta samar da shirin tallafin N300bn ga mutanen da suka gama karatu ba su samu sana'a ba. kowane mutum daya zai iya samun N10m.
Bayan saba umarninta, wata kotun tarayya da ke Port Harcourt ta bukaci shugaban mulkin jihar Ribas ya bayyana dalilin da yasa ya nada shugabannin kananan hukumomi.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya kaddamar da yakin neman sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027. Ya ce sun shirya tsaf.
Bola Tinubu
Samu kari