Bola Tinubu
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa a yankin Arewa maso Yamma, Garba Datti Mohammed, ya bayyana garabasar da yankin ya samu a mulkin Bola Tinubu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya wakilci Bola Ahmed Tinubu wajen zuwa ta'aziyyar Marigayi Dutsen Tanshi a Bauchi.
Kasar Amurka ta yi korafi bayan Najeriya ta hana shigo da wasu kayayyakinta guda 25. Hakan na zuwa ne bayan Donald Trump ya kakaba wa Najeriya haraji.
Shugaban rikon jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya nada shugabannin riko a kananan hukumomi 23 duk da kotu ta hana shi. Kotu ta hana shi cigaba da yin nade nade.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gudanar da ranar 'yan sanda ta farko a Najeriya. An gudanar shara, raba tallafin magani da duba marasa lafiya a jihohin Najeriya.
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan sukar da Sanata Ali Ndume ya yi wa mai girma Bola Tinubu. Ta ce halin da yake nunawa bai dace da sanata ba.
Sanata Sunday Karimi mai wakiltar Kogi ta Yamma ya taso Sanata Ali Ndume a gaba kan kalaman da ya yi dangane da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa game da rasuwar shugaban MTN na farko kuma wanda ya kafa bankin Diamond, Pascal Dozie bayan shekaru 85.
Salnata Ali Ndume ya ce yadda Bola Tinubu ke nada mukamai ya saba dokar kasa da tsarin mulki. Ndume ya ce ba ya jin tsoron yadda za a zage shi kan maganar da ya yi.
Bola Tinubu
Samu kari