Bola Tinubu
Karamin Ministan muhalli a Najeriya, Iziaq Kunle Salako ya bayyana himmatuwar Shugaba Bola Tinubu wurin kawo karshen halin kunci da ake ciki a kasar.
Wata kungiyar matasa a Arewa ta janye daga shiga zanga-zangar da ake shirin yi a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024 inda ta shawarci sauran matasa kan haka.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumar raya Arewa maso Yamma bayan rattaɓa hannu a kudirin dokar kirkiro hukumar.
Yayin da ake shirin shiga zanga-zanga a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024, Gwamnatin Tarayya ta gurfanar da matasa kan zargin hannu a zanga-zangar watan Agusta.
Gwamnatin Bola Tinubu na kokarin ganin ta cimma shirinta na renewed hope kamar yadda aka bayyana a ranar Juma’a, cewa CREDICORP ta raba wa mutane sama da N3.5bn.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Omoyele Sowore ya ce babu mai hana su fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce ana cikin kunci.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin bikin murnar cikar Najeriya shekara 64 da samun 'yancin kai.
Shugaba a jam'iyyar NNPP ya bayyana kuskuren da 'yan Najeriya suka yi wajen shugaban kasa a 2023. Ya ce Kwankwaso ne ya fi cancantta ya zama shugaban Najeriya.
Buba Galadima ya yi ikirarin cewa wasu daga cikin waɗanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jawo ya ba muƙami ba ƙasar ce a gabansu ba, tara abin duniya suka sani.
Bola Tinubu
Samu kari