Bola Tinubu
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya jajanta bayan rasuwar shugaba a kungiyar PANDEF, Cif Edwin Clark a yau Talata inda ya ce an yi rashin kishin kasa.
Kungiyar 'Arewa Consultative Forum' ta ce samar da hukumomin raya shiyyoyin Arewa maso Gabas da Yamma za su tallafa wajen ceto yankin daga durkushewa.
Wani babban dan adawa a Najeriya ya ce sun fara hada kan 'yan adawa domin tunkarar APC da murya daya a zaben 2027. Za a saka Atiku da Obi a shirin.
Masu ruwa da tsaki a kasuwar kayan abinci ta Singer sun bayyana yadda saukar farashin Dala, manufofin Tinubu da kaka suka taimaka wajen saukar farashin abinci.
Atiku Abubakar ya zargi shugaba Bola Tinubu da kokarin sauya shugabancin majalisar Legas da karfin mulki. Atiku ya yi tir da mamayar majalisar Legas.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kogi, Hon. Leke Abejide ya bukaci hadin kan Yarbawa a yankin kan zaben 2027 domin nuna wa Shugaba Bola Tinubu gata.
Karamin Ministan tsaro, kuma tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana cewa 'yan Arewa su na ganin amfanin mulkin Bola Ahmed Tinubu a fannoni da dama.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce ba tantama Bola Tinubu da sauran 'yan APC za su lashe zabe a 2027. Ya ce APC da shugabanninta na aiki sosai.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya ce idan Bola Tinubu ya karasa tono man fetur da gina wata madatsar ruwa a Bauchi zai lashe zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari