Bola Tinubu
Tinubu ya jagoranci taron APC a Abuja, inda aka tattauna batutuwan jam’iyya kamar rajistar mambobi, babban taro mara zabe da shari’un da ke kotu.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya caccaki wasu daga cikin manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su dace ba.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa babu wanda yake da hannu a rashin nasarar da tsohon hwamnan Kaduna na zama minista a kasar nan.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani mai zafi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan sukar da ya yi wa Shugaba Bola Tinubu.
Wani kusa a APC a Kudu maso Kudu, Israel Sunny-Goli ya bukaci El-Rufa'i ya hakura da maganar hadaka har sai 2031 bayan Bola Tinubu ya gama mulkin Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samar da kayayyaki kuma za ta ci gaɓ da tallafawa jami'an tsaro domin magance duk wata matsalar tsaro.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya kaddamar da littafi kan tarihin rayuwarsa. Juga-jigan 'yan siyasa sun yi martani a kan hakan.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya bayyana cewa tsohon shugaban Najeriya a lokacin soja ya na daga cikin wadanda Bola Tinubu ke mutunta wa a siyasa.
Bola Tinubu
Samu kari