Bola Tinubu
Babban bankin Najeriya na CBN ya fara shirin sallamar ma'aikata kimanin 1,000 kuma zai ba su kudin ritaya sama da N50bn yayin sallamarsu kafin karshen 2024.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga masu adawa da kudurin haraji. Hadimin Bola Tinubu ya ce jama'a su daina sukar kudurin. Sunday Dare ya fadi muhimmancin kudurin.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Majalisar dokokin Najeriya ta dakatar da tattaunawa kan kudirin harajin shugaba Bola Tinubu bayan suka daga yan majalisun Arewa da gwamnonin yankin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwammonin Arewacin Najeriya na bukatar lokaci domin fahimtar kudirin haraji.ydda ya kamata.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma sanata mai wakiltar Sokoto ta Kudu, Aminu Waziri Tambuwal, ya bi sahun masu sukar kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta kulla yarjejeniyar hakar ma'adanai bayan zuwan Bola Tinubu ziyara faransa. Yarjejeniyar za ta kara habaka tallalin Najeriya da Faransa.
Dan Majalisa daga Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi magana kan batun sabon kudirin haraji inda ya ce kwata-kwata babu inda hakan zai cutar da talaka ko Arewa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sake kare manufar gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur. Ya bayyana cewa cire tallafin ya fara haifar da sakamako mai kyau.
Bola Tinubu
Samu kari