Bola Tinubu
Rahotanni sun ce yunkurin kafa kawancen jam’iyyun adawa domin tunkarar Bola Tinubu a 2027 na fuskantar cikas saboda takarar Atiku Abubakar da batun yanki.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung, ya ce bai san ko Bola Tinubu zai ci ko zai fadi ba a 2027, amma 'yan Najeriya sun fara fusata.
Karamin ministan gidaje da ci gaban birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya taso Rabiu Musa Kwankwaso a gaba kan kalaman da ya yi dangane da dokar ta baci a Rivers.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje shugabanni da mambobin jam’iyyar APC a Zamfara da buhunan shinkafa 7,000 a matsayin kyautar azumin Ramadan.
Mai magana da yawun APC na ƙasa, Felix Morka ya caccaki mulkin dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce Tinubu ya yi haka ne domin dawo da soka.
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP, Dan Orbih, ya tabo batun rawar da Nyesom Woke yake takawa a gwamnatin APC. Ya ce ministan Najeriya yake yi sa aiki.
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce haɗin gwiwar Atiku, El-Rufai da Obi ba za su iya kayar da APC ba.
Majalisar wakilai ta fito ta yi magana kan zargin da aka jefe ta da shi na karbar cin hanci kafin amincewa da bukatar Shugaba Bola Tinubu kan dokar ta baci a Rivers.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi magana kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
Bola Tinubu
Samu kari