Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, Ganiu Nafiu, ya shiga jerin jaruman da ke nadamar tallata Bola Tinubu a zaben 2023.
Peter Obi ya ce Bola tinubu ya yi abin da ya dace kan matakin kai ziyara jihar Benue. Obi ya bukaci Tinubu ya ziyarci garin Mokwa na jihar Neja saboda ambaliya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin yaki da matsalar tsaro. Rundunar 'yan sandan Najeriya ta soki matakin.
A wannan labarin, za a ji cewa hadimin Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Oliver Okpala ya bayyana takaicin yadda aka tayar da hayaniya a taron jam'iyya.
Ministan sadarwa a mulkin Buhari, Adebayo Shittu ya yi gargadi kan batun ajiye Kashim Shettima a 2027. Ya ce APC za ta shiga rudani idan aka ajiye Shettima.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta zargi Gwamna Babagana Zulum kan abin da ya faru a Gombe inda ta bukaci ya nemi afuwa bayan hari kan Abdullahi Ganduje.
Bayan samun hatsaniya a Gombe, kungiyar jam'iyyar APC daga Arewa ta Tsakiya ta bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu da Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Mataimakin shugaban APC na Arewa maso Gabas, Mustapha Salihu ya bayyana cewa bisa tsari, Shugaba Tinubu ke da ikon zaɓen wanda zai zama abokin takararsa a 2027.
Gwamna Alia ya tattauna da Tinubu da Akume kan rikicin Binuwai. An nemi sulhu don dakatar da kisan gilla da mayar da zaman lafiya tsakanin makiyaya da manoma.
Bola Tinubu
Samu kari