Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa game da rasuwar shugaban MTN na farko kuma wanda ya kafa bankin Diamond, Pascal Dozie bayan shekaru 85.
Salnata Ali Ndume ya ce yadda Bola Tinubu ke nada mukamai ya saba dokar kasa da tsarin mulki. Ndume ya ce ba ya jin tsoron yadda za a zage shi kan maganar da ya yi.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Danile Bwala ya musanta raɗe-raɗin da ke yo cewa Bola Tinubu ya canza shugaban hukumar zaɓe watau INEC.
Mai magana da yawun shugaban hukumar zaɓe watau INEC ya buƙaci ƴan Najeriya su yi watsi da jita-jitar da ke nuna cewa shugaba Tinubu ya tsige Mahmud Yakubu.
CRACON ta roki Shugaba Tinubu ya kafa kwamitin bincike kan Ministan Tsaro, Badaru, bisa zargin cin hanci da sabawa doka ta hanyar gudanar da kasuwanci na sirri.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Wani matashi, Ibrahim Modibbo ya ce Tinubu bai ci jiharsa ba a 2023, Arewa ta taimaka masa, amma yanzu tana shan wahala. Ya nemi Arewa da Kudu so kada Tinubu a 2027.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Bola Tinubu
Samu kari